Bakonmu A Yau

Farfesa Muntaqa Usman kan matakin korar ma'aikata da bankin CBN ya yi

Informações:

Sinopsis

Babban Bankin Najeriya CBN na ci gaba da korar wasu daga cikin ma'aikatansa, inda a cikin kwanaki 20 da suka gabata bankin ya sallami ma'aikata 117 akasarinsu manyan ma'aikata. Kan haka Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Farfesa Muntaqa Usman, masanin tattalin arziki a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar zantawar tasu.......