Bakonmu A Yau

Farfesa Mansur Isa kan darussan da ke cikin watan Azumin Ramadan

Informações:

Sinopsis

Yau Musulmin duniya ke cika kwanaki 30 da fara azumin watan Ramadana, yayin da ake shirin bukukuwan Sallar Eid el Fitr daga gobe Laraba. Azumin na dauke da darussa da dama da Musulmi ke dauka.Ibrahim Malam Goje ya tambayi Farfesa Mansur Isa Yelwa na Jami'ar Abubakar tafawa Balewa dake jihar Bauchi a arewacin Najeriya, dangane da darussan da ya kamata musulmi ya yi amfani da su.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.